

Mai martaba Sarkin Zazzau, Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli, ya bukaci Mata masu juna biyu a fadin jihar Kaduna da su rika zuwa ganin likita don samun...
Gwamnatin jihar Zamfara ta ce ta yi nasarar shawo kan ɓarkewar cutar kwalara da ta addabi al’ummomi da dama a ƙananan hukumomi 14 na jihar. Wata...
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta bukaci ‘yan kasuwa da su guji aje duk wani abu da zai iya haifar da tashin gobara a cikin...
Majalisar rabon tattalin arzikin kasa ta Najeriya ta amince da naira biliyan 100, domin gyaran cibiyoyin horas da ‘yan sanda da sauran hukumomin tsaro a faɗin...
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawan Dare ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2026 a gaban majalisar dokokin jihar. Kasafin da gwamnan ya gabatar dai ya haura...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu, ya rantsar da Janar Christopher Musa a matsayin sabon ministan tsaro bayan amincewar majalisar Dattawa. An yi bikin rantsar da tsohon...
Ma’aikatar lafiya ta Gaza ta ce, hare-hare ta sama da Isra’ila ke kai wa sun kashe mutum biyar a kudancin Zirin, tare da jikkata wasu da...
Hukumar zaɓe ta kasa INEC ta ce daga cikin al’ummar kasar sama da miliyan 9 da suka fara yin rijistar katin zaɓe ta intanet, sama da...
Mai martaba Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu ya kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan marigayi fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Dahiru Usman Bauchi wanda ya...
Ma’aikatu da Hukumomin Gwamnatin jihar Jigawa sun fara ziyartar kwamitocin Majalisar dokoki domin kare kasafin kudinsu na badi bayan Gwamna Malam Umar Namadi ya gabatarwa da...