

Ana hasashen cewa Amurka da Iran na iya sake komawa kan teburin tattaunawar sulhu cikin ‘yan kwanaki masu zuwa. Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana...
Kotun kolin kasar nan ta sanya ranar 22 ga watan Afrilun da muke ciki domin sauraron karar da shugaban jam’iyyar ADC na kasa, David Mark, ya...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta kama mutane 41 da ake zargi da garkuwa da mutane da fashi da makami, sannan ta ceto mutane bakwai da...
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya samu beli daga Kotun Tarayya. A hukuncin da kotun ta yanke, an amince da bayar da belin ga...
’Yan majalisar wakilai na jam’iyyar hadaka ta ADC sun bukaci a gurfanar tare da cire shugaban hukumar zabe ta kasa INEC, Farfesa Joash Amupitan, bisa zargin...
Wani harin bam ya kashe kwamandan soja tare da wasu dakaru shida a jihar Borno, a wani sabon hari da ake zargin yan kungiyar yan ta’adda...
Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya musanta zargin da jam’iyyar hadaka ta ADC ta yi cewa an hana ta amfani da dandalin Eagle Square. ...
Mutane uku sun jikkata yayin da wasu shaguna suka kone Kurmus sakamakon tashin gobara a wata motar dakon gas a yankin Kwangila da ke Karamar Hukumar...
Farashin mai ya tashi a kasuwar Duniya bayan gaza cimma matsaya a tattaunawar zaman lafiya tsakanin Amurka da Iran, da kuma sanarwar da Washington ta yi...
Gwamnatin jihar Katsina ta ƙaddamar da cibiyoyin rarraba abinci mai gina jiki ga kananan yara a kananan hukumomi 12 dake fadin jihar. Gwamnan jihar Dikko...