

Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya yi Alla-wadai da hare-haren ƴan bindiga da aka kai a wasu sassan jihar, inda ya ce, gwamnatinsa za ta...
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya soki tsarin rancen karatu na NELFUND, ya na mai cewa rance ba tallafin karatu ba ne, bashi ne da...
Ɗan takarar shugabancin kasar nan a jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya buƙaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya fito fili ya yi bayani kan batutuwan da...
Hukumar Bincike ta kasar Amurka FBI, ta tabbatar da cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kasance cikin mutanen da ta gudanar da bincike a kansu...
Rundunar Sojin Saman Najeriya ta sanar da fara shirin daukar sabbin ma’aikata na bana, ga matasan kasar nan masu sha’awar shiga rundunar a matsayin masu sana’a...
Kamfanin Mai na kasa , NNPCL ya ce ya miƙa wa Asusun Tarayya na ƙasar nan sama da naira tiriliyan 7, tsakanin watan Janairu da Yuli...
Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta tura jami’ai 250 zuwa kananan hukumomin da ke kan iyakar jihar, domin karfafa tsaro da dakile matsalolin rashin tsaro. ...
Cibiyar dakile cutuka masu yaduwa ta kasa NCDC, ta ce adadin mutanen da suka mutu sakamakon cutar zazzabin Lassa a Najeriya ya kai 252, yayin da...
Shugaban Iran, Masoud Pezeshkian, ya ce ƙasarsa za ta koma aiwatar da yarjejeniyar Islamabad nan take idan Amurka ta koma cika alƙawuran da ta ɗauka a...
Gwamnan jihar Kano Alhaji Kabir Yusif ya bukaci al’ummar musulmi da su yi amfani da ranar Takutaha wajen yin koyi da kyawawan halayen Annabi Muhammad Sallallahu-alaihi...